Flag

An official website of the United States government

Hausa

  • Sakatare Antony J. Blinken “Amurika da Afrika: Gina Karni na 21”

    SAKATARE BLINKEN: Barkanku da safiya. Ina godiya kwarai, Mataimakiyar Shugaban ECOWAS, Madam Koroma. Ina godiya da irin kyakykyawar gabatarwa da aka yi mini, amma ina kara gode maki musanman gameda irin shugabancin da ake yi a nan ECOWAS, ba a yau ba kadai, amma a kowace rana. Kuma yana da kyau kwarai da kasancewata a nan ECOWAS, wadda take bada gudumawa mai mahimmanci sosai ga duk yankin, akan cudanyar tattalin arziki, tsaro, demokradiyya, yanayi, kiwon lafiya da sauran su. (PDF 175KB) »

  • Ganawar da Sakatare Blinken ya yi da Shugaban Najeriya Buhari

    Za a iya alakanta wannan bayani na kasa ga Kakaki Ned Price:Yau Sakatare Anthony J. Blinken ya gana da Shugaban Najeriya Buhari a Abuja. Sun tattauna gameda hadin gwiwa dake tsakanin Amurika da Najeriya akan yanayi da annobar COVID-19 da kuma goyon bayan da Amurika take baiwa shirin Najeriya a fannin makamashi da ake sabuntawa (PDF 106KB) »

  • Ganawar da Sakatare Blinken ya yi da Shugaban Najeriya Buhari da Ministan Harkokin Waje Onyeama

    “Za a iya alakanta wannan bayani na kasa ga Kakaki Ned Price:
    Yau Sakatare Anthony J. Blinken ya gana ta yanar gizo, da Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari da Ministan Harkokin Waje Geoffrey Onyeama. Sun tattauna
    gameda farfado da tattalin arzikin duniya. (PDF 52KB)»

  • Mai Rikon Mukamin Karamin Sakataren Harkokin Afrika Robert F. Godec Dangane da Rangadin da Sakataren Zai yi ta Yanar Gizo zuwa Kenya da Najeriya

    “Ma’aikatar Harkokin Wajen Amurka
    Ofishin Mai Magana da yawun Ma’ikatar
    Ranar Ashirin da Shida ga watan Afirilu, Shekarar Dubu Biyu da Ashirin da Daya
    Ta hanyar ganawa ta waya
    Takaitaccen bayani. (PDF 77KB)»

  • Za A Rufe Ofisoshin Jakadancin Amirka Na Abuja da Lagos Don Hutu A Nijeriya

    “Gwamnatin Tarayyar Nijeriya, ta kebe ranar Juma’a, 22 ga watan Fabrairun 2019, a matsayin Ranar Hutuwa, domin taimaka wa jama’ar Nijeriya, shirya kada kuri’ar zabubbukan Shugaban kasa da na wakilan Majalisar kasa., a ranar Asabar, 23, ga watan Fabrairun 2019. (PDF 48KB)»

  • Jawabi Kan Dagewa da Nadin Babban Mai Shari’a

    “Ofishin Jakadancin kasar Amirka, ya damu, matuka, game da abinda zai faru, da ofishin shugaban kasa ya yanke shawarar dagewa da kuma nadin Babban Mai Shari’a, kuma shugaban sashen harkokin shari’a, ba tare da sanya hannun sashen zartar da dokoki ba, a wannan jajiberin, na gudanar da zabubbun kasa da jihohi. (PDF 46KB)»

  • Jawabi Kan Daga Zabubbukan Nijeriya

    Ofishin jakadancin Kasar Amirka, ya yi matukar goyon bayan hadaddiyar sanarwar hadin gwiwar da shugabannin Kungiyar ECOWAS da sauran masu lura da yadda ake gudanar da zabe, na duniya duka bayar, dangane da dage zabubbukan ranar 16, ga watan Fabrairu, a Nijeriya. (PDF 280KB)»

  • Jawaban Amirka da Ingila Game da Babban Zaben Nijeriya Mai Zuwa

    Irin yadda za a gudanar da babban zaben Nijeriya, mai zuwa, yana da muhimmanci, ba ga Nijeriya, kadai ba, har ga nahiyar Afrima. (PDF 54KB)»

  • Babba da Karamin Ofisoshin Jakadancin Amirka Za Su Kasance A Bude A Lokacin Tsaikon Ayyukan Gwamnatin Amirka

    Ofisoshin Jakadancin Amirka dake biranen Abuja da Lagos, za su kasance a bude, a lokacin tsaikon ayyukan gwamnatin kasar Amirka. Wannan ya kunshi har da sassan bayar da shawarwari. Duk kuma wani labarin da aka bayar, a da, ba shi da tushe.  (PDF 45KB)»

  • Jawabi Kan Dagewa da Nadin Babban Mai Shari’a

    Ofishin Jakadancin kasar Amirka, ya damu, matuka, game da abinda zai faru, da ofishin shugaban kasa ya yanke shawarar dagewa da kuma nadin Babban Mai Shari’a, kuma shugaban sashen harkokin shari’a, ba tare da sanya hannun sashen zartar da dokoki ba, a wannan jajiberin, na gudanar da zaduddun kasa da jihohi.  (PDF 46KB)»

  • Jawaban Amirka da Ingila Game da Babban Zaben Nijeriya Mai Zuwa

    Irin yadda za a gudanar da babban zaben Nijeriya, mai zuwa, yana da muhimmanci, ba ga Nijeriya, ka]ai ba, har ga nahiyar Afrima.  (PDF 54KB)»

  • Babba da Karamin Ofisoshin Jakadancin Amirka Za Su Kasance A Bude A Lokacin Tsaikon Ayyukan Gwamnatin Amirka

    Ofisoshin Jakadancin Amirka dake biranen Abuja da Lagos, za su kasance a bude, a lokacin tsaikon ayyukan gwamnatin kasar Amirka. Wannan ya kunshi har da sassan bayar da shawarwari. Duk kuma wani labarin da aka bayar, a da, ba shi da tushe.  (PDF 46KB)»